Ahmad Yusuf
facebook
instagram
linkedin
muckrack
Education: BSc. Mathematics
Experience: Writing and translation of news to Hausa at arewamobile.com 2015-2019,
Editor at Operanews
Awards: Best Hausa Editor Legit Hausa 2022, Best Hausa Editor Legit Hausa 2023
Ahmad Yusuf ma'aikacin jaridar Legit.ng sashin Hausa ya fara aiki a 2021, ya kware wajen kawo labarai da rahotanni da suka shafi siyasa da al'amuran yau da kullum.
Matashin ɗan jaridar ya koyi Lissafi a digirinsa na farko a Jami'ar Kimiyya da Fasaha da ke Wudil, Kano (KUST) ya kuma samu shaidar kwarewa a fannin aikin jaridar zamani daga Reuters a 2022. Kafin fara aiki da Legit Ahmad ya yi aiki da jaridu da dama na turanci da Hausa tun 2012.
Mail: ahmad.yusuf@corp.legit.ng 07032379262